*LADAN DA MACE TAKE SAMU A GIDAN MIJINTA BAYAN TAYI AURE

Share:


(ALLAH YACE wala takhunu kallazina Qaddaf gazzlahaa.

1.Idan kikayi aure daga lokacin da kikayi sallah Allah zai baki lada dubu 1000.

2.idan kika kalli fuskar mijinki kikayi farin ciki Allah zai baki ladan zikiri goma 10.

3.idan kika shafi fuskar mijinki Allah Zai baki lada biyar 5.

4.idan mijinki ya rungume ki Allah zai baki lada goma.

5.idan mijinki yayi miki kiss sumbata Allah zai baki lada ashirin.

6.idan mijinki ya kwanta dake sau daya tak Allah zai baki yafi duniya da abin da yake cikinta.

7.idan kikayi wankan janaba Allah zai gafarta miki zunubanki da wanda kikayi da wanda zakiyi a gaba.

8.idan kika sami ciki kullum za'a rubuta miki ladan azumi da daddare shi kuma mijinki ladan sallah tahajjud da jihadi fisabilillah.

9.idan kika fara nakuda duk numfashi daya Allah zai baki ladan kamar kin 'yanta bawa guda daya.

10.idan kina haihuwa ALLAH zai gafarta miki kamar yau kika zo duniya.

11.idan kika fara bawa danki nono duk tsotsa daya da yayi Allah zai baki ladan kamar kin 'yanta bawa har ki yaye shi.

12.idan kika yaye danku Allah zaice da mala'iki ku shaida na gafartawa wannan mata da mijinta.

13. kwana daya da kikayi a gidan mijinki Allah zai baki ladan kamar kin 'yanta bayi dubu .

14.idan kika fara share dakinki Allah zai baki lada goma, daraja doma, a gafarta miki har sau goma.

15.idan kina yin sharar dakinki kina ambaton Allah, to Allah zai baki ladan yawan tsintsiyar hannunki.

16.idan kika yiwa mijinki abinci me dadi to duk girki daya Allah zai baki ladan hajji da umara kyauta.

17.idan kika bawa mijinki ruwa cikin ladabi Allah zai baki ladan azumin shekara daya.

YAA ALLAH KA BAWA MATA IKON YIN BIYAYYA GA MAZAJEN SU DOMIN SAMUN WANNAN GARABASA A GIDAN MIJI AMIN.

DON ALLAH KUYI SHARING, KOSAQON ZAI ISO SAURAN MATA

#Via_mie_maryama

No comments