Ni Da Mijina __Soyayyar aure mai dadi

Share:
Na fito daga dakin girki raina na ta sake-sake. Ban san halin da maigidana ke ciki ba. Mhm, Musa na kenan. In ina tare da shi sai in ji tamkar ba abun da ya fi rayuwa dadi. Musa ya san farin cikina ya san bakin cikina Ala kulli halin burinsa farin cikina.

Ayya yanzu ko wanne hali ya ke ciki? Ya Allah ka dawo min da maigidana cikin koshin lafiya. Yanzu wata hudu kenan ba’a ci ni ba. Kullun sai nai mafarkin katuwar buran nan ta Musa na ratsa tsakanin cinyoyina. Hannayensa na lelaya nono na. Harshen sa na lashe fatar jiki na.

Ina cikin birnin tunani idona ya haska min wani abu da ya dauken hankali. Wani abu da ya kara jaddada kaunar Musa a zuciya ta. Yadda zakaran nan ke tsintar abinci yana jefawa budurwar kazan nan abun ya matukar burge ni.

Yana yi yana dan gewaya ta yana wani kukan balaga. Abun sai ka gani da idon ka. Yana bin ta a hankali tana dan gocewa. Ka san halin mu mata, a ba mu mu karba a roke mu mu hana. Da sha’awar zakaran ta motsa yai kokarin taushe ta sai na ga ta fara gudu. Su ka dinga gewayawa yana biye da ita. Oh! Halin mata kenan. Ya gama ciyar da ke amma dan durin da za ki ba shi kin gaza. Duk da ma sai kin fi shi jin dadin abun. Mata fa haka yanayin mu ya ke. Muna jin dadin a ci mu amma saboda mun san maza ma na jin dadin abun sai mu dinga nuna ba ma so. Can na ga ya rutse ta gindin bishiya. Bai wata-wata ba ya haye ta.

“Wash!” Na ji ban ki ace ni ce ake ci ba. Ido na ya fara haska min burar Musa. Na ji kazan nan na wata Karar dadi wai, “kurkur” na ce, “

No comments